Labarai

Labarai

Fashewar tankar mai ta jikkata mutane da dama a Legas

Lamarin ya faru ne da safiyar Alhamis a kan titin Abeokuta zuwa cikin garin Agege, a cewar shaidu an ga ragowar man a cikin magudanun ruwa yana ci da

Kotu ta ɗaure ’yan China biyu shekaru 92 saboda damfarar ’yan Najeriya

Babbar Kotun Tarayya da ke Legas a ranar Laraba ta yanke wa wasu ’yan ƙasar China su biyu hukuncin shekaru 46 kowannen su saboda rawar da suka taka a

Ɗan sanda ya mayar da miliyan 2.6 da aka yi kuskuren tura masa

Wani jami’in ɗan sanda mai mukamin kurtu a Jihar Borno, Muhammad Alhaji Muhammad, ya mayar da kuɗi har Naira Miliyan 2.6 da aka yi kuskuren tura masa

KEDCO ya zargi TCN kan ƙarancin wutar lantarkin da ake samu a Arewa maso Yamma

Kamfanin rarraba wutar lantarki na shiyyar Kano (KEDCO) ya ce matsalolin da ake ta fama da su wajen samar da wutar lantarki a Kano, Katsina da Jigawa

Fasinjoji 4 sun ƙone ƙurmus a hatsarin mota a hanyar Abuja-Lokoja

Hatsarin ya auku ne sakamakon gudun wuce ƙima da direban motar ke yi.