Labarai

Labarai

Bakanike ya shiga hannu kan neman sayar da motar da aka ba shi gyara

Bakaniken ya yi kokarin sayar da motar da aka ba shi gyara.

’Yan bindiga na neman N16m da 4 babur kan mutane 11 a Kaduna

‘Yan bindigar sun kai harin ne cikin daren ranar Asabar.

Sojojin sun ceto mutum 13 da aka sace, sun kama mahara 11 a Zamfara

Sojojin sun mika mutanen da suka ceto ga wakilan gwamnatin jihar.

Ohinoyi: Mace ta fito takarar kujerar Sarkin Ebira cikin maza 70

Mutum 71 ciki har da mace ne suke neman zama babban basaraken kasar Ebira (Ohinoyi)

Zaben Adamawa: Hudu Ari ya yanke jiki gabanin gurfanar da shi a kotu

An garzaya asibita da Kwamishinan Zaben Adamawa, Hudu Yunusa Ari, bayan ya yanke jiki ya fadi ana shirin zuwa gurfanar da shi a kotu