Kotun Koli ta tabbatar da tuhumar ta’addanci kan Nnamdi Kanu
Kotun koli ta soke hukuncin kotun daukaka kara na sakin Nnamdi Kanu da ake zargi da cin amanar kasa da Gwamnatin tarayya take yi masa
Labarai
Kotun koli ta soke hukuncin kotun daukaka kara na sakin Nnamdi Kanu da ake zargi da cin amanar kasa da Gwamnatin tarayya take yi masa
Wata tirela makare da kaya da mutane ta yi adungure, inda mutum 16, wasu kimanin 30 suna samu raunuka a hanyar Jos-Abuja
Wanda ya kafa NNPP, Boniface Aniebonam ya ce ba shi da matsala da Kwankwaso, amma Abba ne jagoran jam’iyyar a Jihar Kano
An tsare wasu ’yan sanda biyar da aka kama suna rakiya da ba da kariya ga dillalan miyagun kwayoyi wajen yin safarar hodar Iblis.
Dokta Bashir Aliyu ya bayyana abin da suka tattauna da Babban Hafsan Sojin Najeriya kan harin Mauludin Kaduna