Labarai

Labarai

Kotun Koli ta tabbatar da tuhumar ta’addanci kan Nnamdi Kanu

Kotun koli ta soke hukuncin kotun daukaka kara na sakin Nnamdi Kanu da ake zargi da cin amanar kasa da Gwamnatin tarayya take yi masa

Mutum 16 sun mutun 30 sun jikkata a hatsarin tirela a Jos

Wata tirela makare da kaya da mutane ta yi adungure, inda mutum 16, wasu kimanin 30 suna samu raunuka a hanyar Jos-Abuja

Kotun Koli: Uban jam’iyyar NNPP ya shirya addu’ar roka wa Abba nasara

Wanda ya kafa NNPP, Boniface Aniebonam ya ce ba shi da matsala da Kwankwaso, amma Abba ne jagoran jam’iyyar a Jihar Kano

An kama ’yan sanda suna gadin dillalin miyagun kwayoyi

An tsare wasu ’yan sanda biyar da aka kama suna rakiya da ba da kariya ga dillalan miyagun kwayoyi wajen yin safarar hodar Iblis.

Abin da malamai suka tattauna da Babban Hafsan Tsaro kan Harin Kaduna

Dokta Bashir Aliyu ya bayyana abin da suka tattauna da Babban Hafsan Sojin Najeriya kan harin Mauludin Kaduna