Labarai

Labarai

Yadda ’yan bindiga suka sace mutane 30 a Abuja

A daidai wannan lokacin ne kuma wasu ’yan bindingan suka sace wasu mutum bakwai a unguwar Arab road da ke Garin Kubwa da ke makwabtaka da Dei-Dei, was

Yadda aka karrama mai Keke-NAPEP Da Ya Dawo Da N9m da ya tsinta a babur dinsa a Yobe

Kungiyar manyan sakatarorin jihar Yobe ta karrama Malam Ali Bulama, wani mai haya da Keke-NAPEP da ya mayar da Naira miliyan tara da wani fasinjan ya

Tinubu ya sallami shugabannin hukumomin sufurin Jiragen sama

Shugaba Tinubu ya nasa sabbin shugabanni a hukumomi shida da ke karkashin Ma’aikatar Sufurin Jiragen Sama

NAHCON ta dakatar da rabon kujeru ga kamfanonin jirgin yawo

Hukumar Aikin Hajji ta kasa (NAHCON) ta dakatar da rabon kujerun aikin Hajjin 2024 ga kamfanonin jiragen yawo da suka samu aikin jigilar maniyyata

Gobara ta kone ofis 17 a Sakatariyar Gwale a Kano

Hukumar ta ce tana bincike domin gano musababbin tashin gobarar.