Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 16, sun ceto mutum 11 da aka sace a Borno

Dakarun sun fatattake su tare sa ƙwato wasu makamai.

An fara binciken gawar wani matashi da aka gani rataye a Kano

Ɗan uwan marigayin ya ce hukumomin tsaro na bincike don gano musababbin rasuwarsa.

Gwamnatin Gombe ta fito da sabon tsarin yaƙi da cin zarafin yara da mata

Gwamnatin ta sake jaddada muhimmancin kare yara da mata daga cin zarafi.

Tirela ta kashe mutum biyu a Kaduna

Wata tirela ta murkushe mutum biyu har lahira a kan babban titin Nnamdi Azikiwe da ke cikin garin Kaduna a daren Talata.

Tinubu zai halarci bikin kamun kifi na Argungu na bana – Gwamnan Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya tabbatar da cewa Shugaban Ƙasa Bola Ahmad Tinubu zai halarci bikin kamun kifi na duniya da ake shiryawa a Argungu