Labarai

Labarai

Najeriya za ta tura jirage marasa matuka a kan iyakokinta

Hukumar Shige da Fice ta Najeriya ta ce nan gaba za ta fara amfani da jirage masara matuka wajen a kan iyakokin kasar

NLC ta sa zare da gwamnati kan kin biyan ma’aikata N35,000 na Cire tallafi

NLC da TUC sun bukaci gwamnati ta gaggauta biyan ma’aikata N35,000 na cire tallafin mai na tsawon watannin da ba ta biya su ba.

Kotun Koli: Muna son a yi adalci a shari’ar zaben Kano —’Yan Kannywood

Wasu jaruman Kannywood sun roki Shugaba Tinubu da ya tabbatar da an yi adalci a shari’ar zaben gwamnan Jihar Kano da ke tafe a kotun koli.

’Yan bindiga sun sace mutum 23 a Abuja

Mai unguwar yankin ne ya tabbatar da sace mutanen 23.

Tinubu na da tsare-tsaren farfaɗo da martabar Najeriya —Abdulmumin Jibrin

Ɗan majalisar ya yi kiran ne lokacin zaman haɗin gwiwa na kwamitocin harkokin kasashen waje na majalisun tarayya yayin kare kasafin kudin ma’aikatar w