Labarai

Labarai

Lauyoyin Arewa za su maka gwamnati a kotu kan kisan Tudun Biri

Lauyoyin suna neman kotu ta tilasta wa gwamnati biyan cikakken diyya ga duk wadanda harin ya shafa da kuma iyalansu

Kisan ’yan Maulidi: Shin an sauya sunan garin Tudun Biri?

Mutanen garin da Aminiya ta tattauna da su, sun ce ba su da labarin an canza sunan garin zuwa Tudun Maulidi

Hattara: Jabun kudade sun bazu a gari —CBN

CBN ya sanar cewa hukuncin daurin shekara biyar na jiran duk wanda aka kama da jabun kudade

Matatar Man Dangote ta fara tace ganga 1m na danyen mai

Matatar mai ta Dangote ta fara tace ganga miliyan day ana danyen mai samfurin Agbami.

Ana Zargin Firinsifal Da Cin Zarafin Dalibarsa A Katsina

Gwamnatin Katsina ya dakatar da shugaban makarantar nan take bisa zargin cin zarafin ɗalibarsa