Labarai

Labarai

Ana Zargin Firinsifal Da Cin Zarafin Dalibarsa A Katsina

Gwamnatin Katsina ya dakatar da shugaban makarantar nan take bisa zargin cin zarafin ɗalibarsa

’Yan Sanda Mata Sun Tallafa Wa Marayu 300 A Gombe

Wasu ’yan sanda mata a Jihar Gombe sun yi karo-karo kudade suka sayi kayan abinci suka kai gidan marayu na Musulmi da na Kirista a unguwar Tumfure da

Kullum sai na saurari karatun Pantami —Sarkin Kano

Mai Martaba Sarkin sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero ya ce rana ba ta fitowa ta fadi ba tare da ya saurari karatun Sheikh Ali Isa Pantami ba.

An sake gano gawa a kududdufi a yankin Berom a Filato

’Yan sanda sun sake gano gawar wani mutum da ake ta cibiyar sa a yankin Berom da ke Jihar Filato.

Ali Ashaka: Yadda aka yi jana’izar Shugaban Karamar Hukumar Gombe

Babban Liman Masallacin Juma’a na Gombe Muhammad Pindiga shi ya jogaranci sallar