Labarai

Labarai

NiMet ta yi hasashen faɗuwar damuna da wuri bana a Kano, Jigawa da wasu jihohi 12

Hukumar Hasashen Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta yi hasashen cewa a bana damuna za ta fadi da wuri a sassan jijohin Kano, Jigawa da Katsina, sabanin yadda a

An ceto wata mata da ta faɗa rijiya a Kano

Hukumar ta ce ana ci gaba da bincike domin gano musabbabin faɗawarta cikin rijiyar.

Gidan rediyo ya sa yara 80 a makaranta a Kano

Gidan rediyon manoma na Himma Radio da ke Kano ya dauki nauyin saka yara 80 makaranta, wadanda a da ba sa zuwa makarantar a Karamar Hukumar Madobi da

’Yan bindiga sun sace matafiya 16 a Benuwe

An samu nasarar ceto mutane biyu yayin da wasu biyu suka riga mu gidan gaskiya.

An yi garkuwa da ’yan kwamitin masallaci yayin shirye-shiryen Ramadan a Filato

Mutanen da aka sace sun haɗa da limamin masallacin da kuma ladaninsa, waɗanda ’yan bindiga suka kaiwa hari.