Labarai

Labarai

Abin da ’yan Najeriya suke cewa kan Harin Mauludin Kaduna

Hare-haren jiragen soji 16 da sojoji suka ce na kuskure ne, sun auku ne a yankin Arewac, inda aka kashe mutum sama da 400

Mauludin Kaduna: MDD ta nemi Najeriya ta biya diyyar mutanen da jirgin soji ya kashe

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci Najeriya ta biya diyya tare da kulawa da duk mutanen da jiragen soji suka kai wa hari a kasar

Majalisa ta ba da umarnin a tsare Gwamnan CBN da Akanta-Janar

Majalisar Tarayya ta ba da umarnin tsare Gwamnan Bankin CBN, Olayemi Cardosa da kuma Akanta-Janar na Kasa Oluwaoyin Madein.

’Yan bindiga sun sumar da basaraken Abuja da duka kan rashin cikar kudin fansa

’Yan bindiga sun sumar da wani basarake da suka sace a Abuja da duka saboda rashin cikar kudin fansarsa da suka nema

Kaduna: Za mu tabbatar an yi wa jama’a adalci —Sanata

Sanata ya ce zai hada gwiwa da sauran Sanatoci don ganin an yi adalci kan lamarin.