Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sace masu zuwa nadin sarauta a Neja

Maharan na neman miliyan 17 a matsayin kudin fansa kafin sakin fasinjojin.

Shugaban rikon karamar hukumar Gombe, Ali Ashaka ya rasu

Shugaban ya rasu bayan ya sha fama da rashin lafiya.

Dattawan Arewa sun bukaci a hukunta sojojin da suka kai harin bom a Kaduna

Kungiyar ta ce dole a yi adalci ta hanyar wadanda ke da hannu a kai harin.

Kotu ta daure matashi wata 6 kan satar magi da sabulu

An yanke masa hukuncin saboda satar kwalin magi da na sabulun wanka.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 3, sun kama 6 a Kaduna

Sojojin sun kama wasu daga cikin ’yan bindigar bayan samun bayanan sirri.