Labarai

Labarai

An yanke hukuncin rataya ga sojan da ya kashe Sheikh Goni Aisami

Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga sojan da ya kashe fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Goni Aisami.

Za mu biya diyyar Harin Mauludin Kaduna —Ministan tsaro

Wani magidanci da ya sha da kyar ya bayyana yadda duk ’ya’yansa shida suka mutu a harin Mauludin Kaduna

Mutum 85 aka kashe, 66 sun jikkata a harin Kaduna —NEMA

Tuni Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike.

Iyayen daliban da aka sace a Jami’ar Tarayya a Zamfara sun yi zanga-zanga

Iyayen daliban da aka sace a Jami’ar Tarayya da ke Gusau sun yi zanga-zangar lumana a gidan Gwamnatin Zamfara suna neman a sako ’ya’yansu

Harin Mauludi: Tinubu ya ba da umarni a yi cikakken bincike

Tinubu ya ba da umarnin cikakken bincike da kulawa ga wadanda suka samu raunuka a sanadiyyar harin jirgin soja kan masu Mauludi a Kaduna