An yi wa fursunoni 72 afuwa a gidajen yarin Zariya
Fursunoni 72 a yankin Zariya a Jihar Kaduna sun samu afuwar da Shugaba Tinubu ya yi wa mutum 4,068 domin rage cunkoso a gidajen yari
Labarai
Fursunoni 72 a yankin Zariya a Jihar Kaduna sun samu afuwar da Shugaba Tinubu ya yi wa mutum 4,068 domin rage cunkoso a gidajen yari
An sace mutanen yayin jama’a suka shiga sallar magariba a masallaci.
An gano matashin ya saci doyar ne a wata makaranta.
An ba hamata iska tsakanin jami’an hukumar tsaro ta DSS da jami’an tsaron wani kamfani a Asibitin Kwararru na Jihar Edo da ke Benin.
Shugaban majalisar, Abubakar Muhammad Luggerawo ya ba wa gwamnan tabbacin cewa za su duba Kasafin cikin a kan lokaci.