Labarai

Labarai

An yi wa fursunoni 72 afuwa a gidajen yarin Zariya

Fursunoni 72 a yankin Zariya a Jihar Kaduna sun samu afuwar da Shugaba Tinubu ya yi wa mutum 4,068 domin rage cunkoso a gidajen yari

’Yan bindiga sun sace mutum 7 a Abuja

An sace mutanen yayin jama’a suka shiga sallar magariba a masallaci.

Kotu ta daure matashi wata 4 kan satar doya

An gano matashin ya saci doyar ne a wata makaranta.

Jami’an DSS da masu gadi sun ba hamata iska a asibiti

An ba hamata iska tsakanin jami’an hukumar tsaro ta DSS da jami’an tsaron wani kamfani a Asibitin Kwararru na Jihar Edo da ke Benin.

Kasafin 2024: Gwamnan Gombe Ya gabatar da kasafin N207.8bn

Shugaban majalisar, Abubakar Muhammad Luggerawo ya ba wa gwamnan tabbacin cewa za su duba Kasafin cikin a kan lokaci.