Labarai

Labarai

An binne mutum 80 bayan harin jirgin soji kan masu Mauludi

Mutanen da suka tsallake rijiya da baya a harin bom da jirin sojin kasan Najeriya ya kai wa masu taron Mauludi sun tabbatar da yin jana’izar sam

Magidanta 340 sun sha duka a hannun matansu a Legas

Nau’ikan matan da ke duka mazajensu da kuma dalilai

An yi zanga-zanga kan daukar malamai aiki a Jigawa

Masu zanga-zangar sun nuna rashin jin dadinsu game da tsarin.

Jirgi ya jefa wa masu taron Mauludi bom a Kaduna

Ana fargabar harin bom din jirgin sojin ya hallaka mutane sama da 30 a wurin taron Mauludi a kusa da filin jirgin sama na Kaduna

An yi gwanjon jirgin Shugaban Kasan Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi gwanjon jirgin shugaban kasa tana neman mai sayen jirgin shugaban kasa