Labarai

Labarai

Shari’ar Kano: Lauyoyin Arewa 200 sun lashi takobin taimakon Abba a Kotun Koli

Lauyoyin sun bukaci a bar bangaren shari’a ya yi aiki da doka da oda don tabbatar da adalci.

Matashi ya yi wa makwabcinsa yankan rago saboda abinci

Wanda ake zargin ya hada baki da mahaifiyarsa wajen binne gawar a cikin dare.

Yadda ’yan Sibil Difen suka kama ‘masu laifi’ 42 A Borno

Hukumar Sibil Difens (NSCDC) ta kama mutane 42 kan zargi da sata, sojan gona da mallakar haramtattun makamai da sauran laifuka a Jihar Borno.

TRUST TV ya zama Gwarzon Kafofin Yada Labarai na 2023

Trust TV ya lashe kambin ne a sakamakon rahotanninsa da binciken kwakwaf da kuma ilimantar da al’umma da yake yi a tsawon shekaru biyu da fara a

Lauyoyi 100 sun kalubalanci hukuncin korar Abba Gida-gida

Lauyoyi sama da 100 sun kalubalanci hukuncin Kotun Daukaka Kara ta Tarayya na soke zaben Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf