Labarai

Labarai

Ya kashe kawunsa kan zargin maita a Adamawa

Wani mutum ya kashe kawunsa kan zargin maita a yankin Dumna Zarbu da ke Karamar Hukumar Guyuk ta Jihar Adamawa.

Abba Gida-Gida ya fara biyan ’yan fansho 5,000 hakkokinsu

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da biyan Naira biliyan biyar daga cikin bashin hakkokin ’yan fansho 5,000 da gwamnatinsa ta gada

Yadda hakimai 3 suka mutu a hatsarin mota a Oyo

Wasu manyan hakimai uku sun rasua hadarin mota a yankin Arinkinkin da ke Jihar Oyo.

Mai gonar tabar wiwi a Sakkwato ya yi murna da aka kama shi

Mai gonar tabar wiwi ’yar kasar waje ta farko a Jihar Sakkwato ya ce ya yi farin ciki da Hukumar NDLEA ta kama shi.

Ma’aikatun da suka fi samun kudi a kasafin 2024

A karshe Majalisar Dattawa ta fitar da bayanan kudaden da Tinubu ya ware wa ma’aikatu da sauran bangarori a kasafin shekarar 2024