Labarai

Labarai

An samu raguwar mace-mace ta dalilin AIDS da kashi 70 —MƊD

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana cewa, an samu raguwar mace-mace sakamakon cutar AIDSda kashi 70 cikin 100 a faɗin duniya tun 2004.

Kotu ta ci tarar gwamnan Kano N25m kan zargin Alhassan Doguwa da kisa

Babbar Kotun Tarayya ta hana Gwamnan Kano sake bincikar zargin Alhassan Ado Doguwa da laifin kisa

Najeriya ta hada kai da MDD kan hukunta masu cin zarafin mata —Minista

Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin daukar matakin hukunci kan masu cin zarafin mata a ko’ina suke a Najeriya domin su zama izina ga na baya.

CBN zai rufe asusun bankin da ba su da BVN

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya sanar cewa zawi rufe asusun bankin duk wadnada ba su da lambar BVN ko ta NIN.

Mai tura baro ya kashe mai karbar haraji ya kashe kansa kan N50

Wani mai tura baro ya kashe wani mai karbar haraji sannan ya kashe kansa saboda Naira 50 a garin Benin na Jihar Edo.