Labarai

Labarai

Kujeru 300 kacal muka sayar daga cikin 6,000 da aka ware wa Kano — Hukumar Alhazai

Saudiyya ta bayar da wa’adin cewa za ta rufe bayar da biza kwana 50 kafin ranar Arfa.

Sanatocin Arewa sun bukaci ECOWAS ta janye takunkumin da ta ƙaƙaba wa Nijar

Sanatocin sun ce ba su son mutanen Nijar su shiga wahala saboda takunkumin da aka sanya wa kasar.

Hatsarin tirela ya yi ajalin mutum 11 a Kebbi

Rahotannin jami’an tsaro sun ce motar ta kwace ta shiga daji da mutanen da ke cikinta.

Kotun Daukaka Kara ta kori Kakakin Majalisar Nasarawa

Kotun ta tsige shi tare da ayyana dan takarar jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben.

An gargaɗi ’yan acaɓa kan ɗaukar fasinjoji 2 da daddare a Gombe

Ina so wannan matsala ta kwacen babura ta zama tarihi saboda na samu abin da zan yi alfahari a nan gaba.