Labarai

Labarai

Tinubu zai tafi Dubai taron sauyin yanayi ranar Laraba

Tinubu zai gabatar da jawabi a taron wanda zai gudana tsakanin ranakun 1 da 2 ga watan Disamba.

Tinubu zai ranto bashin dala biliyan daya a Bankin Raya Kasashen Afirka

Bankin raya ƙasashen Afirka da zai ba da rancen, za a biya a cikin shekara ashirin da biyar.

’Yan ta’adda sun kashe masu saran itace 11 a Borno

A yau Talata aka samu karin gawarwaki 5 na mutanen da suka bata.

Jerin shugabannin gudanarwar NNPCL 9 da Tinubu ya naɗa

Naɗin ya yi daidai da tanadin sashe na 59 (2) na dokar masana’antar man fetur ta shekarar 2021.

’Yan bindiga sun kashe ’yan sanda 2 a Imo

‘Yan bindigar sun kashe jami’an biyu tare da wani matashi.