Labarai

Labarai

Sojoji sun kama masu garkuwa da mutane biyu a Taraba

Sojojin sun bukaci hadin kan jama’ar jihar don inganta aikinsu.

An kama dan kwallo da bindiga a Binuwai

Matashin mai shekara 25 ya shiga hannu.

An gano gawar shugaban Fulani a rijiya a Filato 

Muna kira ga daukacin mambobinmu da su kwantar da hankalinsu, kada su dauki doka a hannunsu.

Sojoji sun kubutar da mutum biyu daga hannun ’yan bindiga a Taraba

Sojoji da taimakon ‘yan sa sun ceto akalla mutane 6 da ‘yan bindiga suka sace a Jihar Kebbi.

An bude Kasuwar Barci bayan shekara 3 a Kaduna

Gwamnatin baya ta Nasiru El-Rufa’i ce ta rushe kasuwar domin zamanantar da ita.