Labarai

Labarai

Mazauna unguwa sun yi zanga-zanga kan sace mutane 6 a Kaduna

’Yan sanda sun bayyana cewa suna ci gaba da ƙoƙari domin ganin an kuɓutar da waɗanda aka sace.

NUJ ta buƙaci NEDC ta yi wa ’yan jarida inshora

NUJ za ta ci gaba da hadin gwiwa da NEDC domin tallata shirye-shiryen da hukumar ke aiwatarwa a Arewa Maso Gabas.

Tinubu za mu zaba a 2027 —Sheikh Jingir

Ya bayyana imanin cewa Tinubu ba zai ci amana ba, kuma shi da mataimakinsa suna da kyakkyawar alaka, sabanin jita-jitar zaman doya da manja tsakaninsu

Ana zanga-zangar neman tura sakamakon zabe ta intanet ta barke a Majalisa

A makon jiya ne kura ta tashi bayan bullar labarin cewa majalisar ba ta amince da tura sakamakon zabe kai tsaye ta intanet ba.

Ta tsere da motar masoyinta bayan sun kwana otel a Abuja

Bayan mutumin ya tashi barci, sai ya gano cewa matar da motarsa duk sun salwanta. Nan take ya sanar da jami’an tsaro.