Labarai

Labarai

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 99, sun kuɓutar da mutum 139 a mako guda

An gudanar da ayyukan ne a fadin Arewa maso Gabas, Arewa ta Tsakiya, da Arewa maso Yamma.

Rikicin manoma da makiyaya ya yi ajalin mutum 12 a Taraba

Lamarin ya faru ne a Karamar Hukumar Takum da ke Jihar

Kotu ta soke zaben Kakakin Majalisar Dokokin Bauchi

Kotun ta ce za a sake zabe a rumfuna 10 na mazabar Kakakin majalisar

Kotu ta sake tabbatar wa Uba Sani kujerar Gwamnan Kaduna

Kotun dai ta ce karar da dan takarar PDP ya shigar ba ta da tushe

Zan dinke barakar da ke tsakanin Gwamnati da Kiristocin Kaduna — Uba Sani

Na lura cewa akwai tsamin dangantaka tsakanin al’ummar Kudancin Kaduna da gwamnatocin da suka shude.