Labarai

Labarai

Kano: Kundin shari’ar Kotun Daukaka Kara ya tabbatar da nasarar Abba —Dederi

Lauyan NNPP ya bayyana cewa nasarar Abba da kundin shari’ar ya fito da shi kuskure ne

Gobara ta tashi a Hukumar Shari’ar Jihar Kano

Gobara ta tashi a Hukumar Shari’a ta Jihar Kano inda ta kone wani bangare kurmus

An sace matan aure 8 a gona a Abuja

An sace matan auren ne a yayin da suke tsaka da aiki a wata gona a yankin Kuje

An kai hari hedikwatar ’yan sandan Adamawa

Mahara dauke da muggan makamai sun kai hari kan hedikwatar ’yan sanda da ke Jihar Adamawa

Zan dawo da martabar ilimi a Zamfara — Dauda Lawal

A makon da ya gabata ne gwamnan jihar ya ayyana dokar ta-baci kan bangaren ilimi a jihar.