Labarai

Labarai

An kai hari hedikwatar ’yan sandan Adamawa

Mahara dauke da muggan makamai sun kai hari kan hedikwatar ’yan sanda da ke Jihar Adamawa

Zan dawo da martabar ilimi a Zamfara — Dauda Lawal

A makon da ya gabata ne gwamnan jihar ya ayyana dokar ta-baci kan bangaren ilimi a jihar.

Manoma sun koka kan yadda makiyaya ke cinye musu gonaki a Gombe

Mun mayar wa makiyayan shanun ne saboda nauyin dawainiyar ciyar da su.

Ma’aikatan majalisun jihohi sun janye yajin aiki

Wannan na zuwa ne bayan shafe makonni suna yajin aiki.

Damar tserewa daga Najeriya nake nema —Buhari

Tsohon shugaban ya ce ya yi abin da zai iya kuma ya bar ’yan Najeriya su yi alkalanci.