Labarai

Labarai

Saura kiris jiragen Emirates su dawo aiki a Najeriya —Keyamo

Kamfanin jirgin ya dakatar da jigilarda a Najeriya sakamakon bashin kudade da yake bi.

An sace mahaifin mataimakin shugaban karamar hukuma a Abuja

‘Yan bindigar na neman miliyan 30 a matsayin kudin fansa daga iyalan wadanda suka sace.

Satar mutane ta sa manoma tserewa su bar gonakinsu a Taraba

Manoma suna kaurace wa gidajensu da gonakinsu saboda matsalar masu garkuwa da mutane a kananan hukumomin Ardo-Kola da Bali a Jihar Taraba

Mutum 4 sun mutu a hatsarin mota a Kano

Hatsarin ya faru ne yayin da wani mai babur dauke da mutum uku ya yi kokarin wuce wata mota

Hatsarin jirgin ruwan Neja: An gano gawar mutum 9

An gano gawar mutanen ne kwanaki hudu bayan aukuwar hatsarin.