Labarai

Labarai

Hatsarin kwalekwale ya yi ajalin mutum 10 a Neja

Daga cikin mutanen da suku mutu, 9 mata ne, 1 namiji

Dan PDP daya tilo a Majalisar Dokokin Yobe ya koma APC

Dam majalisar dai shi ne ya kayar da tsohon Kakakin majalisar Jihar

An raba wa iyalan ’yan sandan da suka rasu sama da N2bn

Olukoyode ya hori iyalan da suyi amfani da kudin yadda ya kamata.

Kotu ta ba da umarnin tsare Emefiele a gidan yari

Kotun ta ba da umarnin a kai tsohon Gwamnan Babban Bankin ajiya a gidan yari na Kuje.

Ba za mu karɓo bashin ketare don cike gibin Kasafin Kudin 2024 ba — Ministan Kudi

Ministan ya ce karbar bashin ketare ya kai matakin da kasashe irin Najeriya ba za su iya dauka ba.