Labarai

Labarai

An rasa yara 2 da gidaje 1,100 a gobarar sansanin gudun hijira a Borno

Gobarar ta tashi a yayin da ake jimamin wadda ta yi barna a Kasuwar Gamborou a karshen mako

Majalisa Ta Yi Barazanar Cefanar Da Hukumar NIPOST

Majalisar Dattawa ta zartare kasafin hukumar saboda rashin samar da kudaden shiga da ya kamata ga gwamnati

Mawaki ya maka BBC Hausa a kotu, yana menan diyyar miliyan 120

Mawaki Abdul Kamal na neman diyyar miliyan 120 daga Sashen Hausa na BBC kan amfani da kidan wakarsa ba da izininsa ba

An sace wayar tsohon Minista a cikin kotun Abuja

Maku dai ya je kotun ne don raka dan takarar Gwamnan Nasarawa na PDP

APC Na Kokarin Mayar Da Najeriya Siyasar Jam’iyya Daya —Atiku

Dan takarar shugaban kasa a jam’yyar PDP a zaben da ya gabata, Atiku Abubakar ya ce idan ba a yi da gaske ba Najeriya za ta koma tsarin siyasar