Jami’ar Umaru Musa Yar’adua ta karrama marigayi Buhari
An karrama Buhari saboda gudunmawar da ya bayar wajen ci gaban siyasar Najeriya, da kuma ƙoƙarinsa na haɗa kan al’umma da bunƙasa ƙasa.
Labarai
An karrama Buhari saboda gudunmawar da ya bayar wajen ci gaban siyasar Najeriya, da kuma ƙoƙarinsa na haɗa kan al’umma da bunƙasa ƙasa.
Gwamnatin Sakkwato ta ce ya dace a riƙa bayar da irin wannan tallafi ta hanyoyin da suka dace da muradun al’umma baki ɗaya.
Maharan sun jikkata mutane da dama a yayin harin.
Cibiyar Daƙile Cutar Sankara ta Kano (KCTC) ta ce a mako mai zuwa za a fara rigakafin cutar sankarar bakin mahaifa ga ’yan mata ’yan shekaru 9 zuwa 14
Hukumomi ba su fitar da wata sanarwa a hukumance ba har yanzu.