Samanja: Tauraron wasan kwaikwayo ya rasu yana da shekaru 84
Za a yi jana’izar fitaccen dan wasan kwaikiwayo Samanja Mazan Fama a safiyar yau Asabar a Kaduna bayan ya rasu yana da shekaru 84
Labarai
Za a yi jana’izar fitaccen dan wasan kwaikiwayo Samanja Mazan Fama a safiyar yau Asabar a Kaduna bayan ya rasu yana da shekaru 84
Masu zabe sun bayyana cewa ’yan siyasa sun rika sayen kuri’u har a kan N40,000 a zaben gwamnan jihar Bayelsa.
Macen da ta fara kaiwa matsayin Manjo-Janar a rundunar sojin Najeriya, da ma yankin Afirka ta Yamma, Aderonke Kale ta rasu tana da shekaru 84
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ce tana bincike don gano ta inda wani jabun sakamakon zaben Gwamnan Jihar Kogi da aka gani ya samo asali. Wata kungiyar
Wakilinmu ya ruwaito yadda jama’ar jihar ke tattauna yadda ake musu alkawairn N5,000 idan suka zabi dan takarar da aka yi musu tayi.