Labarai

Labarai

Yadda ake sayen kuri’u a Zaben Gwamnan Kogi

Wakilinmu ya ruwaito yadda jama’ar jihar ke tattauna yadda ake musu alkawairn N5,000 idan suka zabi dan takarar da aka yi musu tayi.

Masarautar Bauchi ta tube rawanin sarakai 6

Masarautar ta dakatar da Haikimin Galambi daga yin nadin sarauta na tsawon shekara guda

’Yan banga sun kashe ’yan bindiga a Kebbi

’Yan banga sun hallaka wasu ’yan bindiga uku suka addabi yankin Jihar Kebbi da yin garkuwa da mutane.

Hisbah ta cafke mutum 37 kan karuwanci da sayar da giya a Yobe

Rundunar hadin gwiwar Hisbah da ’yan sanda da hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta cafke karuwai dai masu sayar da giya a Yobe

Bayan ganawa da ’yan TikTok, Hisbah ta gayyaci ’yan Kannywood

’Yan  Kannywood sun bayyana rashin jin dadi kan hanyar da Hisbah ta bi wajen gayyatar su