Labarai

Labarai

Za mu taimaka wa Najeriya ta gyara matatun manta – Saudiyya

Gwamnatin kasar Saudiyya ta yi alkawarin zuba jari domin farfaɗo da matatun man Najeriya da kuma taimaka wa gwamnati ta aiwatar da tsare-tsaren daidai

An yi wa budurwar da ta yi tatil da giya fyade a cocin Ogun

An yi mata fyaden ne yayin taron wani coci na shekara-shekara

Yakin Gaza: Tinubu ya bukaci a gaggauta tsagaita wuta

Tinubu ya yi kiran ne a birnin Riyadh na kasar Saudiyya

Kimiyya ce ginshikin ci gaban duniya – UNESCO

Kimiyya ce ginshikin ci gaban duniya – UNESCO

An lakada wa fasto duka kan satar mazakuta

Jam’aa sun yi wa wani lakcara kuma fasto duka tare da neman yi masa tsirara kan zargin satar mazakula yankin Wurukum da ke garin Makurdi a Jihar