Labarai

Labarai

Kananan yara 5 sun rasu a hannun ’yan bindiga a Kaduna

Kananan yara biyar daga cikin mutum 17 da ’yan bindiga suka sace a yankin Birnin Gwari a Jihar Kaduna sun rasu a hannun ’yan ta’addar

Tinubu zai tafi taro Saudiyya ranar Alhamis

Taron dai shi ne irinsa na farko tsakanin Saudiyya da kasashen Afirka

Jamus za ta dawo da ’yan Najeriya 14,000 da ke kasarta gida

Jamus ta ce mutanen na zaune ne kara-zube a kasar

Malamin makaranta ya shiga hannu kan zargin fyade

An tsare malamin makarantar inda aka fara gudanar da bincike.

Budurwa ta fada a rijiya ta mutu a Kwara

Hukumar kashe gobara ta Jihar ta tabbatar da faruwar lamarin.