Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun harbi dalibin jami’a, sun sace dan kasuwa a Nasarawa

Maharan sun shiga yankin inda suka dinga harbi ba kakkautawa.

Za mu dauki mataki kan wadanda suka kai wa alkali hari a Gombe —Lauyoyi

An ruwaito wasu gungun mutane ne suka yi wa alkalin dukan kawo wuka a jihar.

Kotu ta ba da belin ’yan uwa a N40,000 kan satar kaji 3

Kotu ta bayar da belin wadanda suka saci kaji uku a nan N20,000 kowannensu

An masa daurin shekara 6 saboda noma tabar wiwi

Alkalin ta yanke masa da hukuncin bayan samun sa da laifi noma da kuma ta’ammali da tabar wiwi

Hisbah ta kori jami’inta kan hada kai da masu badala a Kano

Daurawa na neman korarren hafsan Hisbah ruwa a jallo kan hada kai da bata-gari da taimaka wa masu badala