Labarai

Labarai

Namiji ya kwace kambun mafi dadewa a girki na duniya daga hannun ’yar Najeriya

Wani dan kasar Ireland ne ya kwace kambun bayan ta yi wata 5 tana rike da shi

’Yan bindiga sun yi wa masu taron Mauludi yankan rago a Katsina

’Yan bindiga sun kashe mutane 25 sun jikkata wasu a taron Mauludi a Karamar Hukumar Musawa ta Jihar Katsina

An yi wa alkali dukan kawo wuka a Gombe

Mahara sun yi wa alkali da ma’aikatan kotu dukan kawo wuka kan rikicin fili a Gombe

Tanade-tanade 4 da Gwamnatin Kano ta yi wa ’yan TikTok — Hisbah

Mu dama Hisbah aikinmu shi ne umarni da aikin alheri da kuma hani da mummuna.

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 160 a Borno da Yobe

Makama ya bayyana cewa an kashe mutane kusan 16 a kauyen Ngurokaya da ke Geidam.