Labarai

Labarai

An tsinci gawar mai gadi rataye jikin lilo a wata Firamare a Gombe

Haka aka wayi gari da ganin gawar tasa ba tare da sanin dalilin rataye kansa ba. Ya rasu ya bar mata da ’ya’ya.

Boko Haram ta yi wa manoma 13 yankan rago a Borno

An ruwaito cewar maharan sun yi sa manoman kisan gilla a gonakinsu.

Zaben Adamawa: An kasa gurfanar da Hudu Yunusa-Ari a kotu

Yunusa Ari ya yamutsa hazo bayan da ayyana Binani a matsayin wadda ta lashe zaben gwamnan Adamawa ana tsaka da kirga kuri’u

Tinubu zai yanke hukuncin karshe kan jirgin Nigeria Air —Keyamo

Ministan ya ce batun jirgin na ‘Nigeria Air’ yana gaban shugaba Tinubu.

Tinubu zai je Saudiyya taron kasashen Larabawa da Afirka

Ana sa ran shugaban zai yi jawabi game da sha’anin tattalin arziki da kuma yaki da ta’addanci.