Labarai

Labarai

Sojoji sun kama masu kera haramtattun makamai a Filato

An kama makamai iri-iri da kuma masu kera su da yin safarar su a haramtacciyar masan’antar

Masarautar Adamawa ta tube Hakimin Ribadu

Majalisar Masarautar Adamawa ta tube rawanin Hakimin Ribadu da ke Karamar Hukumar Fufore da ke jihar, Alhaji Gidado Abubakar

Ganduje ya bar mana bashin sama da biliyan 500 – Gwamnatin Kano

Gwamnatin ta ce har yanzu tana ci gaba da aikin tattara basukan

’Yan kwadago za su fara yajin aiki saboda dukan da aka yi wa shugabansu

Kungiyoyin sun ce muddin da a biya musu bukatunsu ba, za su fara yajin aikin

SON ta gargadi masana’antu kan kaya marasa inganci

Hukumar Kula da Ingancin Kaya ta Kasa (SON) ta gargadi masana’antu da su guji yin kaya marasa inganci don tabbatar da lafiyar al’umma da d