Labarai

Labarai

Kotu ta soke jadawalin zaɓen 2027 na INEC

Mai shari’a Mohammed Umar  ya yanke hukuncin ne a wata ƙara da jam’iyyar YP ta shigar, inda ya ce wasu wa’adin da INEC ta gindaya wa jam’iyyun siyasa

Saudiyya ta fara amfani da agogon zamani don marasa lafiya

Hukumar kula da lafiya ta Madinah ta ce, an ƙirƙiro tsarin ne domin bibiyar lafiyar marasa lafiya kai tsaye

Masu sauya sheka na iya samun takara a sabbin jam’iyyu

Hukuncin kotun na nufin mutanen da suka sauya sheka bayan sun fadi zaben fid-da-gwani a jam’iyyunsu na iya shiga a dama da su kuma su samu takara a sa

Yadda aka gano kogwanni da ’yan kwaya ke sheke ayarsu a Kano

Hukumar NDLEA ta ce ta rushe mafakar dillalan kwayar wadanda suka mayar tamkar gida—da dakuna da tabarmi da kwanukan abinci, abun da ke nuni da cewar

Matashiya mai koyon tuƙi ta murƙushe yara 3 ’yan gida ɗaya

Mahaifiyar yaran — masu shekaru 10, 4 da 3 — ta shiga alhini tana neman a yi mata adalci.