Labarai

Labarai

Zakir Naik ya ba Falasdinawa tallafin N383m

Zakir Naik ya sadaukar da Naira miliyan 383 domin agaza wa Falasdinawa a Zirin Gaza, ya kuma jinjina wa kungiyar Hamasa kan fafutikar ’yacin Falasdinu

An tsare tsohon Shugaban KASCO a gidan yari kan N3.2bn

Kotu ta tsare tsohon Manajan-Daraktan Hukumar Kayayyakin Noma ta Jihar Kano (KASCO), Bala Muhammad Inuwa kan zargin satar Naira biliyan 3.2

An tsare hedimasta kan fyade ga ’yar shekara 4 a makaranta

’Yan sanda sun cika hannu da mai makarantar da ake zargi da yi wa daliba ’yar shekara hudu fyade

Ban ga dalilin ta da jijiyar wuya don mun gayyaci Zakir Naik ba —Sarkin Musulmi

Sakin Musulman ya ce Musulmai na da ’yancij gayyatar duk dan uwansu da suka ga dama

Gaza: Isra’ila ta kashe mutum 195 a sansanin gudun hijira

Kungiyar Hamas ta bayyana cewa Isra’ila ta kashe mutum 195 a sansani Gudun Hijira na Jabaliya da ke Zirin Gaza a cikin kwana biyu