Labarai

Labarai

Hatsarin mota ya kashe mutum 12 a Zamfara

Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa FRSC ta alakanta aukuwar hatsarin da tukin ganganci.

Harin ’yan ta’adda ya yi ajalin mutum 16 a Yobe

A halin yanzu wadanda suka ji raunin suna karɓar magani a Asibitin Geidam.

Mahara sun kashe basarake, sun sace mutum 10 a Taraba

Jami’an tsaro sun mamaye yankin domin dakile ayyukan ’yan bindiga da masu satar mutane.

’Yan ta’adda sun kashe dan sanda a Borno

Harin da aka kai shi ne na biyu a cikin wata guda da aka kai kan jami’an ‘yan sanda a yankin.

Kotu ta daure ’yan daudun da suka yi shigar mata da rawa a Kano

Hisbah ta lashi takobin yaki da badala a jihar.