Labarai

Labarai

‘Gwamnatin Tinubu na shirin dawo da farashin Dala N750 kafin Disamba’

Farashin canjin Dala na ci gaba da yin tashin gwauron zabi a baya-bayan nan a Najeriya.

An shiga rudani bayan rushe fadar basarake a Abuja

Mazauna yankin sun shiga kokwanta game da makomarsu a yankin.

Hatsarin kwalekwalen Taraba: An gano gawarwaki 17, an ceto 12

Hukumar ta ce tana ci gaba da gudanar da aikin ceto.

Miji ya nemi matarsa ta biya shi miliyan 1.5 kafin ya sake ta

Mijin ya bukaci matarsa da ta biya shi kudin kafin ya sake ta.

Saudiyya ta dauki nauyin raba tagwayen Kano da aka haifa manne da juna

Tun daga 1990 zuwa yanzu, Saudiyya ta raba tagwaye 59 da aka haifa manne da juna.