Labarai

Labarai

Ohinoyi: Sarkin Kasar Ebira ya rasu

Ya koma ga Mahaliccinsa yana da shekaru 94 a duniya, kuma bayan shekaru 25 a kan karagar mulkin Masarautar Ebira

Rikicin Gaza: Ƙasar Falasɗinawa mai cikakken ’yanci ce mafitar —Najeriya

Najeriya ta yi kira a aiwatar da tsarin kasashe biyu na Falasdinawa da na Isra’ila masu cin gashin kansu don tabbatar da zaman lafiya a tsakanin

’Yan Shi’a sun bukaci Najeriya ta yanke alaka da Isra’ila

Kungiyar ta ce abin da Isra’ila ke yi ta’addanci ne

Kotu ta yi fatali da karar Binani kan nasarar Fintiri a Adamawa

Kotun ta ce mai kara ta gaza gabatar da hujjojin da za su gamsar da kotun

Maharba sun kama mutum 4 da ake zargi da garkuwa da mutane a Taraba

Maharba sun kama wasu mutum hudu da ake zargi da satar mutane a Jihar Taraba.