Labarai

Labarai

Ta kashe yaro ɗan shekara 3 da guba saboda mahaifiyarsa

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ’yan sandan jihar, DSP Abayomi Jimoh, ne ya bayyana kamen a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a, inda ya ce wand

An kashe ɗan bindiga da kama wasu a Benuwe

Sojojin sun yi artabu da ’yan bindigar ne da isar su, wanda hakan ya haifar musayar wuta inda aka kashe ɗan bindiga guda ɗaya.

Gwamnatin Oyo za ta sayi kwamfutoci 60,000 domin dalibai masu rubuta WAEC

Gwamnatin Jihar Oyo ta ce za ta sayi na’urar kamfuta samfurin Laptop guda 60,000 domin gudanar da jarabawar kammala sakandare ta WAEC ta hanyar amfani

Kotun Birtaniya ta yanke wa ɗan Najeriya hukuncin daurin rai-da-rai kan kashe budurwarsa

Wata kotu a Birtaniya ta yanke wa Adedapo Adegbola, ɗan Najeriya mai shekaru 40, hukuncin daurin rai-da-rai bisa laifin kisan tsohuwar budurwarsa kuma

Doka ta hana jami’an tsaro kama ɗan uwan mai laifi idan ba a samu mai laifin ba — Lauya

An yi kira ga iyaye mata da su daina ɓoye laifin ’ya’yansu idan tsautsayi ya auku domin tabbatar da tarbiyyar al’umma.