Labarai

Labarai

An yi jana’izar Adamu Fika a Kaduna

An birne shi ne a Unguwar Sarki da ke Kaduna

Rasuwar Adamu Fika: Mun yi rashin dattijon arziki a Yobe – Mai Mala Buni

Gwamnan ya ce zai yi wahala a iya cike gibin da ya bari

Martanin nakasassu kan dokar Hana Bara A Borno

Nakasassu a Borno sun mayar da martani kan dokar hana barace-barace da gwamnatin jihar ta yi, ba tare da samar musu da mafita ba.

’Yan bindiga sun kashe limami sun sace uwa da ’ya’yanta a Kaduna

’Yan bindiga sun kashe limami da mamu a cikin masallaci, suka yi awon gaba da matar aure da ’ya’yanta bayan sun kashe mijinta a garin Birnin Gwari

Kisan Janar Alkali: Kotu ta fara sauraron shaidu

A halin yanzu ana gab da fara zaman kotu a ci gaba da shari’ar mutanen da ake zargi da kisan gilla da aka yi wa marigayi Janar Idris Alkali a Ji