Labarai

Labarai

Kisan Janar Alkali: Kotu ta fara sauraron shaidu

A halin yanzu ana gab da fara zaman kotu a ci gaba da shari’ar mutanen da ake zargi da kisan gilla da aka yi wa marigayi Janar Idris Alkali a Ji

An tsare ta a kurkuku kan kisan jiririn kishiyarta

Kotu ta tsare wata matar aure a gidan yari kan zargin kashe jaririn kishiyarta ta hanyar shayar da shi maganin kwari a Jihar Kano.

Za a yi Jana’izar Adamu Fika a Kaduna bayan La’asar

Fadar Sarkin Fika ta sanar da cewa a yau da La’asar za a yi jana’izar Adamu Fika a Babban Masallacin Sultan Bello da ke garin Kaduna.

An gurfanar da dan siyasar Kano a kotu kan barazanar dukan malamin addini

Malamin ya ce Anas ya yi barazanar lakada masa duka

Gwamnan Katsina ya raba wa daliban Jihar miliyan 640 a matsayin tallafin karatu

Kowanne daga cikin daliban ya samu 50,000