Labarai

Labarai

An ci tarar Kano Pillars miliyan daya kan kutsen magoya baya cikin filin wasa

Hukumar Kula da Gasar Firimiya ta Najeriya (NPFL) a ranar Litinin ta ci tarar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Naira miliyan ɗaya, sakamakon kuts

Jami’an tsaro sun kama AK-47 guda 150 a gidan dan ta’adda a Neja

Dan bindigar da ake neman ruwa a jallo ya rusa gidansa da makamin roka a yayin musayar wuta da jami’an tsaro

Ɗalibin jami’a ya ‘kashe’ Ɗan sakandare a Bauchi

Ana zargin dalibin aji biyar a Jami’ar ABU da luwadi da kuma kashe wani dan sakandare a garin Misau da ke Jihar Bauchi

Cin gashin kai: Ma’aikatan majalisun jihohi za su shiga yajin aiki

Ma’aikatan majalisun dokokin jihohin Najeriya sun yi barazanar fara yajin aiki saboda rashin ba majalisun ’yancin gudanar da kuɗaɗensu

Najeriya za ta dauki mataki a kan masu hana ’yan kasarta biza

Ministan ya ce daga yanzu Najeriyar za ta maida martani.