Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kashe mutane 9 sun sace wasu a Katsina

Wani dan sanda na daga cikin mutanen da aka kashe, sannan ba a iya tantance adadin waɗanda aka yi garkuwa da su ba

Kotun Koli ta fara sauraron shari’ar Atiku da Tinubu

An tsaurara matakan tsaro a Kotun Koli inda a yau za ta yi zama kan karar da Atiku da Peter Obi suka daukaka domin ƙalubalantar nasarar Tinubu a zaben

An Yi Wa Dalibar Kwalejin Ilimi Kisan Gilla A Gombe

Wasu da ba a san ko su wane ne ba sun kashe wata daliba mai suna ’yar aji uku a Kwalejin Ilimi (COE) ta Jihar Gombe da ke garin Biliri

An kama wadanda ake zargi da yi wa mai ’ya’ya 8 yankan rago a Gombe

Ana zargin ’Yan Kalare ne suka yi wa matar mai ’ya’ya takwas yankan rago a garin Gombe.

MDD Za Ta Samar Da Sabon Tsarin Zaman Lafiya A Kaduna Da Katsina

Majalisar Dinkin Duniya, za ta samar da wani tsari mai suna “Karfafa Zaman Lafiya a Kananan Hukumomi da Jihohin Katsina da Kaduna