’Yan ta’adda sun kashe jami’in kwastam a Yobe
Mazauna garin sun shaida wa Aminiya cewa ayyukan ‘yan Boko Haram a garin Geidam ya karu a ‘yan kwanakin nan.
Labarai
Mazauna garin sun shaida wa Aminiya cewa ayyukan ‘yan Boko Haram a garin Geidam ya karu a ‘yan kwanakin nan.
Sojojin Najeriya sun kashe mayakan ISWAP shida tare da fatattakar wasu da dama a wani harin kwantan bauna da kungiyar ta kai musu suna tsaksa da sinti
Indiya ta tura ton 38.5 na kayan jinkai ga al’ummar Falasdinawa da hare-haren Isra’ila suka daidaita a Zirin Gaza
Shugaban kwamitin kafa rundunar tsaro ta Jihar Sakkwato, Kanar Garba Moyi mai ritaya ya yi murabus kwana biyar bayan kafa kwamitin.
’Yan sandan sun fara bincike kan rasuwar Kwamishinan ’Yan Sandan Mai Kula da Sauya Tunanin ’Yan Ta’adda Ibrahim Idriss Garba