Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun sako ’yar NYSC da suka sace a Zamfara

’Yan bindiga sun sako daya daga cikin masu yi wa kasa hidima bakwai da suka yi garkuwa da su a Jihar Zamfara.

Bai kamata Shugaban Kasa ya rika nada shugaban INEC ba – Jega

Ya kuma bukaci a mayar da tura sakamakon zabe ta intanet ya zama wajibi

Ma’aikatan filin jirgin Kano sun zargi sojoji da yin gini a gaban gidajensu

Ma’aikatan filin jirgin Kano sun yi zanga-zanga kan ‘ginin da sojoji ke yi a gidajensu’

An yi wa mace mai ’ya’ya 8 yankan rago a Gombe

Wasu da ba a san ko su wane ne ba sun yi wa wata mata mai ’ya’ya takwas yankan rago a unguwar Jekadafari da ke garin Gombe

Mutum 8 sun mutu a harin da ’yan fashi suka kai wa bankuna 4 a Benuwe

Tsautsayin ya rutsa da bankuna hudu da suka hada da UBA, Stanbic, First Bank da Zenith.