Labarai

Labarai

Zulum ya raba wa iyalai 40,000 tallafin abinci da kuɗi a Konduga

Wannan wani yunkuri ne a kokarin da gwamnati ke yi na ci gaba da rarraba kayan tallafi ga masu karamin karfi.

Rukunin farko na daliban da Abba Gida-Gida ya dauka sun tafi karatu ketare

Daliban dai su ne rukunin na farko daga cikin dalibai 1001 da Gwamnatin ta dauki nauyin karatun nasu.

Jakadan Najeriya a Morocco Mansur Nuhu Bamalli ya rasu

Marigayin shi ne Magajin Garin Zazzau, ƙani ne kuma ga Mai Martaba Sarkin Zazzau, Ahmed Nuhu Bamalli.

Kamfanin Nokia zai sallami ma’aikata 14,000 saboda rashin ciniki

Kamfanin ya ce ya dauki matakin ne saboda cinikinsa ya ragu

Kotun Koli ta sanya ranar sauraron karar Atiku kan nasarar Tinubu

Atiku dai na so kotu ta soke nasarar Tinubu a zaben 2023, ta ba shi