Labarai

Labarai

Tinubu ya janye nadin da ya yi wa matashi mai shekara 24 a shugabancin FERMA

Nadin matashin dai ya janyo ce-ce-ku-ce a fadin Najeriya

An dakatar da shugaban APC a Jigawa kan zargin yi wa ’yar aikin gidansa fyade

Ana zarginsa da yi wa yarinyar ‘yar shekara 14 ne fyaden

’Yan bindiga sun kai hari gidan yarin Kalaba

Maharan kuma kashe ma’aikatan gidan daya

Yadda Zamfarawa suka yi addu’o’in neman zaman lafiya

Al’ummar Zamfara sun gudanar da addu’o’i na musamman a fadin jihar domin samun cikakken tsaro da zaman lafiya

Kisan Goni Aisami: Kotu Za Ta Bayyana Ranar Yanke Hukunci Na Karshe 

Babbar Kotun Jihar Yobe na shirin yanke hukunci ga wasu sojoji biyu da aka gurfanar kan kashe Marigayi Sheikh Goni Aisami